ABNA24 : Babu shakka wannan aikin na ta’addanci yana nuni ne da gajiyawar magautan Iran wajen fuskantar ci gaban ilimin da ta samu, sannan kuma yana nuni bakar gabar da suke da ita.
Shugaban na kasar Iran ya ci gaba da cewa; Makiyan Iran su kwana da sanin cewa; Al’ummar Iran za ta mayar da martani, tare da jaddada cewa hanyar da shahid Fakhry Zadeh ya shata za ta ci gaba ba tare da tsayawa ba.
342/